![]() | |||||||||
---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|
![]() | |||||||||
6 ga Yuli, 2004 - 24 ga Janairu, 2006 ← Joaquim Chissano (en) ![]() ![]()
29 Mayu 1999 - 29 Mayu 2007 ← Abdussalam Abubakar - Umaru Musa Yar'Adua →
13 ga Faburairu, 1976 - 30 Satumba 1979 ← Murtala Mohammed - Shehu Shagari →
29 ga Yuli, 1975 - 13 ga Faburairu, 1976 ← Joseph Edet Akinwale Wey - Shehu Musa Yar'Adua → | |||||||||
Rayuwa | |||||||||
Haihuwa | Abeokuta, 5 ga Maris, 1937 (87 shekaru) | ||||||||
ƙasa | Najeriya | ||||||||
Mazauni | Barikin Dodan | ||||||||
Harshen uwa | Yarbanci | ||||||||
Ƴan uwa | |||||||||
Abokiyar zama | Stella Obasanjo | ||||||||
Yara |
view
| ||||||||
Karatu | |||||||||
Makaranta |
Baptist Boys' High School Kwalejin Ma'aikatan Tsaro (DSSC) Royal College of Defence Studies (en) ![]() Mons Officer Cadet School (en) ![]() | ||||||||
Harsuna |
Yarbanci Turanci Pidgin na Najeriya Hausa | ||||||||
Sana'a | |||||||||
Sana'a | ɗan siyasa, soja da injiniya | ||||||||
Mahalarcin
| |||||||||
Kyaututtuka |
gani
| ||||||||
Aikin soja | |||||||||
Fannin soja | Sojojin Ƙasa na Najeriya | ||||||||
Digiri | Janar | ||||||||
Ya faɗaci |
Yaƙin basasar Najeriya Operation Tail-Wind (en) ![]() Congo Crisis (en) ![]() | ||||||||
Imani | |||||||||
Addini |
Protestan bangaskiya Baptists (en) ![]() | ||||||||
Jam'iyar siyasa | Peoples Democratic Party |
Janar Olusengun Obasanjo G.C.F.R ya kasan ce tsohon shugaban kasa, Janar din soja, kuma ɗan siyasan Nijeriya. An haife Obasanjo ne a shekara ta alif dari tara da talatin da bakwai 1937), a birnin Abeokuta dake kudancin Najeriya ( jihar Ogun a yanzun).[1]
An haifi Olusegun Obasanjo a shekara ta 1937, a birnin Abeokuta dake kudancin Najeriya.
Olusegun Obasanjo yayi shugabancin Nigeria ne daga watan Fabrairun shekara ta 1976, zuwa watan Satumba shekara ta 1979, bayan mulkin Murtala Mohammed sannan ya mika wa Shehu Shagari mulkin, bayan wa'adin mulkinsa na farko. Daga bisani Obasanjo ya sake zama shugaban kasar Nijeriya yayin da mulkin kasar yakoma kan turbar dimokaradiya, inda yashiga zabe a karkashin jam'iyar Peoples Democratic Party (PDP) kuma yasamu nasara inda aka rantsar dashi a watan Mayun shekara ta 1999.
Bayan nan ya sake samun shugabantar kasar akaro na biyu a karkashin mulkin demokaradiya, bayan ya sake cin zabe a shekara ta 2003.
Ƙarshen mulkinsa ya kare ne a shekara ta 2007, inda ya mara wa Umaru Musa Yar'adua baya kuma marigayi Umaru Musa Yar'adua ya samu nasarar zama shugaban kasar Najeriya ne daga shekara ta 2007.[2][3]
A watan Augusta na shekarar 2021, Kungiyar Tarayyar Afirka ta nada Olusegun Obasanjo a matsayin Babban Wakilin Zaman Lafiya na Afirka.